Sheikh Zakzaky Ya Ce:
IQNA - Jagoran Harka Islamiyya a Najeriya Sheikh ya bayyana cewa ya fara yin wa’azi ne ta hanyar yin amfani da tafsirin kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3490563 Ranar Watsawa : 2024/01/30
A Yayin Ganawa Da Sheikh Zakzaky Jagora Ya Bayyana Cewa:
Tehran (IQNA) Jagoran juyin juya halin Musulunci a Iran Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya ce yunkurin da aka fara a Falasdinu zai ci gaba kuma zai kai ga samun nasara.
Lambar Labari: 3489972 Ranar Watsawa : 2023/10/14
Tehran (IQNA) Sheikh Zakzaky ya yi zantawa ta farko da tashar PressTV tun bayan sakinsa daga gidan kaso.
Lambar Labari: 3486366 Ranar Watsawa : 2021/09/29
Tehran (IQNA) a ci gaba da kiran a saki sheikh Zakzaky da mai dakinsa magoya bayan Harka Islamiyya sun yi jerin gwanon lumana a Abuja.
Lambar Labari: 3485400 Ranar Watsawa : 2020/11/25
Tehran (IQNA) Mabiya Sheikh Zakzaky suna gudanar da tattakin arbaeen a wasu yankunan na Najeriya domin raya ranar arbain.
Lambar Labari: 3485254 Ranar Watsawa : 2020/10/07
Tehran (IQNA) magoya bayan Harka Islamiyya a Najeriya sun yi Allawadai da kakkausar murya kan wani fim na yin batunci da cin zarafinsu da masana'antar fina-finai ta Nollywood take shiryawa.
Lambar Labari: 3485186 Ranar Watsawa : 2020/09/14
Tehran (iqna) magoya bayan Harka Islamiyya a Najeriya sun gudanar da jerin gwano doimn neman a saki Sheikh Ibrahim Zakzaky.
Lambar Labari: 3485131 Ranar Watsawa : 2020/08/29
Tehran (IQNA) lauyoyin sheikh Ibrahim Zakzaky sun bukaci da a sake shi da mai dakinsa sakamakon matsalolin da suke fama da su.
Lambar Labari: 3484995 Ranar Watsawa : 2020/07/18
Tehran (IQNA) magoya bayan sheikh Zakzakya najeriya sun nuna goyon bayansu ga msuulmin kasar India.
Lambar Labari: 3484597 Ranar Watsawa : 2020/03/07
Kotun kaduna ta sake dage sauraren shari'ar sheikh Ibrahim zakzaky da mai dakinsa malama Zinat.
Lambar Labari: 3484553 Ranar Watsawa : 2020/02/24
Kotun da ke sauraren shari’a Sheikh Zazaky da mai dakinsa ta sake dage zaman sauraren shari’ar har makon karshe na wannan wata.
Lambar Labari: 3484493 Ranar Watsawa : 2020/02/07
Magoya bayan Harkar Musulunci a Najeriya sun nuna rashin amincewa da ci gaba da tsare Sheikh Zakzaky a gidan kaso.
Lambar Labari: 3484421 Ranar Watsawa : 2020/01/16
Shugaban cibiyar ahlul bait (AS) ya bayyana cewa sheikh Zakzaky na bukatar magani a waje.
Lambar Labari: 3484344 Ranar Watsawa : 2019/12/25
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Iran ya ce akwai tuntubar juna tsakaninsu da gwamnatin Najeriya kan batun sheikh Zakzaky.
Lambar Labari: 3484303 Ranar Watsawa : 2019/12/08
Harkar musulunci ta fitar da wani bayani dangane da cikar shekaru hudu da kama sheikh Zakzaky Da Mai dakinsa.
Lambar Labari: 3484290 Ranar Watsawa : 2019/12/04
Bangaren kasa da kasa, babban sufeton ‘yan sandan Najeriya ya bayar da umarnin kame jagororin Harka Islamiyya a fadin kasar.
Lambar Labari: 3484009 Ranar Watsawa : 2019/09/01
Bangaren kasa da kasa, bayan dawowarsa daga kasar India jami’an tsaro sun wuce tare da sheikh Zakzaky daga filin jirgin Abuja.
Lambar Labari: 3483957 Ranar Watsawa : 2019/08/17
Bangaren kasa da kasa, sheikh Ibrahim Yakub Zakzaky ya koma Najeriya bayan kasa samun daidaito kan batun maganinsa a India.
Lambar Labari: 3483954 Ranar Watsawa : 2019/08/16
Bangaren kasa da kasa, sheikh Ibrahim Zakzaky ya fitar da bayani kan yanayin da ake ciki a asibitin da yake a kasar Indiya.
Lambar Labari: 3483947 Ranar Watsawa : 2019/08/14
Bangaren kasa da kasa, sheikh Ibrahim Zakzaky zai fita zuwa kasashen ketare domin neman magani.
Lambar Labari: 3483939 Ranar Watsawa : 2019/08/12